Yan Nigeria- Hattara Martaba da darajar Buhari da kuke gani dodo-rido ce ___Obasanjomujallarhausa.com.ngMujallarhausa.com.ng mujallarhausa










Home Hausa Novels| Sabbin Hausa Novels Sirrin Android Addini Hausa fim Fitattun Labarai Hausa Novels Downloads Kannywood MTN Music-Promoted Labarai wasanni

Wednesday, January 30, 2019

Home › › Yan Nigeria- Hattara Martaba da darajar Buhari da kuke gani dodo-rido ce ___Obasanjo

Subscribe Our Channel


Yan Nigeria- Hattara Martaba da darajar Buhari da kuke gani dodo-rido ce  ___Obasanjo

Olusegun Obasanjo ya bada tabbacin cewa Alhaji Atiku Abubakar, shi ne zai lashe zaben shugaban kasa mai zuwa domin ya cire kasar daga cikinkuncin da Take ciki  Obasanjo ya ce martaba da darajar da jama'a ke kallo a jikin shugaban kasa 


Muhammadu Buhari dodo-rido ce  Ya ce ya yafewa Atiku Abubakar akan dukkanin wasu laifuka da ya yi masa, yana mai cewa ya soke duk wata yarjejeniya ko taimakekeniya da ya kulla da Buhari a baya Tsohon shugaban kasa Olusegun

Obasanjo ya bada tabbacin cewa dan Takarar shugaban kasa karkashin Jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, shi ne zai lashe zaben shugaban kasa na Ranar 16 ga watan Fabreru, saboda shine mutumin da ya dace ya cire kasar Daga cikin halin kuncin da take ciki.

Da ya ke jawabi a ranar Laraba a wani Taron lakca da aka shirya kan harkokin kasuwanci na Island Clube 2019 da ya gudana a birnin Legas, Obasanjo ya ce martaba da darajar da jama'a ke kallo a Jikin shugaban kasa Muhammadu

Buhari dodo-rido ce, yana mai cewa dukkanin matakan da shugaban kasar ke dauka na tabbatar da rashin dattakonsa. Obasanjo ya ce ya yafewa Atiku Abubakar akan dukkanin wasu laifuka da ya yi masa, yana mai cewa ya soke duk wata yarjejeniya ko taimakekeniya da ya kulla da Buhari a baya

No comments:
Write Comment