AUREN FARI PAGE 35mujallarhausa.com.ngMujallarhausa.com.ng mujallarhausa










Home Hausa Novels| Sabbin Hausa Novels Sirrin Android Addini Hausa fim Fitattun Labarai Hausa Novels Downloads Kannywood MTN Music-Promoted Labarai wasanni

Tuesday, January 29, 2019

Home › › AUREN FARI PAGE 35

Subscribe Our Channel



AUREN FARI 35


         


..... Mamaki ya kamata ganin da gaske ya fara barci, ta zuba mishi ido yanda yake barcin kamar wani karamin yaro.

  Matashi Dan gayu mai kyau. Tayi murmushi Allah ya bani gaskiya madaki Nada kyau yana da kuruciya ga kudi, yaro matashi Allah ya bashi arziki na ban mamaki ga mu'ujizar mutane da Allah ya bashi.

  Ta bi jikinsa da kallo, fatar sa lumuy lumuy Hutu ne kadai da jin dadi, bata lura ya farka ba sai kawai taji kiss a bakin ta.

Tayi saurin yin baya, ya yunkura *Almura* ashe kina nan zaki cinyeni da kallo.. Gaskiya dole in warware miki kunyar nan ta na wahalar dake,

   Ya dauko sandwich da coffee ya ce bisimillah cikan ciki.

  Tayi murmushi , ya kalleta fadi kar ta kashe ki, ta dunguna mishi katon sandwich a baki ni dai amshi.

   Ya ci gaba da mata dariya.

Suna isa taga yanda ake ta kyarma da madaki, abin ya daure mata kai wai har Dubai an San shi? ( umaimah kenan ), wani makeke gida suka isa, turawa,indiyawa da larabawa ne ma'aikatan gidan kowa yasan sunan sa, gidan har yaso yafi na Nigeria tsaruwa saboda shi bai kai girman wancen ba.

   Ya kalleta hajiya da kafar dama zaki sha kinzo gidan ki na Dubai.

  Gabanta ya fadi haka su goggo suka ce da ita lokacin da zata shiga gidan sa.

  Ya danyi murmushi sukayi ciki.

  Ta kalleshi ya na kokarin hawa bene, kai wannan mutum da son bene yake kamat tsuntsu.

   Ba abinda babu gidan.

Bani iya misaltashi.

Ya fara bubbude drower abin mamaki ta ga kaya tsangare ciki.

  Tayi shiru ta na kallan ikon Allah.

  Ya fara watso ruwa sannan ya ce ta shiga tayo.

Sai wani basarwa yakeyi yana dan shan kamshi alamar za ayi wulakanci da rai.

  Ya shirya cikin kananan kaya yana ta faman jiranta, 

Ita kuwa har ta bushe data leko ta hangoshi sai ta koma ciki.

  Ya kalli agogo au yarinyar fa kasa fitowa tayi.....mtsew yaja tsoki, ya dauki hijab ya Dan bude kewayen kadan ungo ki saka idan fitowar ne bazaki iyaba....... Ta miko hannu tana karba ya yi saurin bude kofar ya fizgota saura kadan tawul din ya balle ta daddafe....... Ka rufa man asiri kayi hakuri don girman...... Ke bari hada ni da abinda yafi karfi na wallahi sai na fara rage miki kunyar nan ya janyo ta..... Na daina billahil azim bazan karaba amma inaa sai da ya kaita bisa gado yana fadin na ce ki saki jiki dani kin kasa bari kawai a kashe boss madam........ Na daina wayyo na shiga uku ta kankame jikinta zata fara kuka, ya saketa, jeki shirya fita zamuyi....... Ta yunkura da sauri duk ta rikice, ya harareta gulmammiya.

  Ta shige bayan wodrop ta saka bra da pant tana kokarin sa dogon skirt din kayan da ya fiddo mata kawai taga mutum.....ta hade da bango *Madaki* wai meye haka don Allah na tuba....... Ya tallabo kugunta *Nawa gareki*......zo in koya miki sauri....... Duk iya kokarin da nakeyi? Tayi saurin janyo skirt din ta karasa sanya shi ya juyo ta karfi ke me yasa kike haka?

  To meye din naga wannan?...... Kawai yakai hannu kirjin ta, .... Ta rikice gashi ya riketa gamm ... Ka dubi girman Allah kayi hakuri sai ta fara kyarma.

  Tabb wallahi sai na taba....ta zaro ido ka taba me? Wayyo na shiga uku kawai taji yasa hannu ya ballo bra din ta kwalalo ido ni dai bani so wayyo mamee...... Ya kyalkyace da dariya nasan zaki kirata shi yasa na gudo dake nan.......

Ya zareta duka..... Ta fada jikinsa ta makalkaleta ka rufa man asiri madaki na tuba....... Ya yi dariya *Good* ko kefa?

Ya fara shafan bayan ta zuwa kugu yana mata rada a kunne idan ba kyajin yunwa muyi hakuri da abincin nan zuwa dare ........ Yunwa nakeji nidai mu tafi ta fada tana yan kwallahi.

  Allah? Ya bukata

Wallahi yunwa nakeji don Allah ka kyaleni. Ya yi murmushi ya janye hannun sa to nima sakeni.

  Tayi shiru, kinji?

Ko in ci gaba? To kaban bra ta in mayar .

Ya danyi dariya kin ganta nan a kasa sakeni in miko miki.

  Ni dai tafi zan dauka. Ya kyalkyace da dariya to ki sakeni mana..... Ta Dan ja baya shi kuma ya juya kamar zai tafi. Tayi saurin dukawa ta dauko tashin da zatayi taji duka hannuwansa bisa su............ Ta kurma ihu Qalu innalillahi...... Na shiga uku.

 Ya maidota ta jikinsa ta baya ai na ce wallahi sai na taba da banyi rantsuwa bane.

  Yadan murza...... Kin San tun lokacin da nake hadiye masu miyau ........ Duk illahirin jikinta ya mace murus, ta rike hannuwansa shi kuma ya kara luma su.

Kafafunta suka kasa daukarta lakkar jikinta tayi sanyi, ba abinda tsikar jikinta keyi sai ta shi.

   Da kyar ta bude baki don Allah ka yi hakuri na Tu......... Ya juyo ta da karfi kafin tayi wani motsi ya hada bakinsa da nata.

   Ta karasa rikicewa ta tafi luuuuu zata fadi ya tallabo kugunta kawai ya sureta zuwa gado.

  Hankalinta ya tashi ta fara kuka *Madaki* ka yi hakuri kuka takeyi sosai musamman da taji bakinsa akan nono........

   Ta fasa kara ta ringa ruzgar kuka tana magiya hankali tashe,

  Ya dade kafin ya dago idanunsa sunyi jawur tayi saurin kawar da fuska don bata iya jure kallonsa haka.......wai meye kike tsoro?

   Don girman Allah kibarni ki kyaleni.......... Ta fashe da kuka don Allah kayi hakuri ....... Inyi hakuri in zuba miki ido ina kallo?

  Ke baki son ko ido mu hada ya kara kai hannunsa kiyi hakuri in rabaki da kunyar nan a wuce wurin...... Na bari bani karawa.... Ya kalleta kamar zai yi magana ya buga tsoki ta shi ki shirya mu tafi, ya fice falo.

  Ta Dan gyara fuskarta yana tsaye har lokacin idanun sa basu washe ba, ta fito simi simi....... Ya wuce.

   Wani hadadden wurin cin abinci sukaje daganin inda suke, Musamman aka shirya masu, duk ya hade rai, yana satar kallonta, ita kuwa ta kasa dagowa ta kalli ko gefen ta, ya kara buga tsoki, kunya, kunya dai. Wallahi fiddata zanyi.

   Suka Dan zagaya suna kallon wurare yana rike da hannunta sai sunsunkewa kawai takeyi. Ya kira mamee yace sun sauka lafiya ya karbi wayarta ya kashe.

   Sai bayan isha'i suka koma gida, gabanta sai faduwa yakeyi ganin yanda yake ta shan mur,

   Ya gama shirin sa tsaf ya kwanta tana ta yan kame kame, zuwa can taji alamar barci ya daukeshi ta sanyo wasu riga da wando na barci ta lallaba wai kada yaji ta kwanta bayansa, duk yana jinta.

   Tana gama tofa addu'a ya juyo sai kawai taji mutum ya janyo ta , kirjinta ya buga da karfi.

 Ya fara shafata a hankali, ta runtse ido da karfi, duk abinda yakeyi tana jinsa tayi shiru yana jin yanda kirjinta ke halbawa, ya ce cikin zuciya tsoron nan na iya haifar miki da matsala.

   Bata motsa ba sai da taji yana kokarin raba ta da kayanta, ta ksnkame jikinta zata fara magiya yasa bakinsa akunnen ta, kiyi shiru kawai kamar yanda kika fara yi da farko komai zai tafi a hankali......... Ta fashe da kuka kiyi hakuri umaimah wannan tsoron naki yayi yawa bari kawai a wuce wurin, ya yi wurgi da rigar ta fara kuka yana bata hakuri........duk abinda yakeyi bai fasa magana a hankali ba, ina tunanin wata ce ta firgita ki da yawa gara ki san *Duk karya ce*

  Tun yana magana shima sai wutar sa ta dauke........

  Kuka takeyi har muryarta tashake.

 A hankali tunanin sa ya dawo nan da nan kuma ya fara lallashi, ta ingijeshi ya danyi murmushi *Kut* nayi laifi ya janyo ta ya hakuri bani karawa.....ta kara fashewa da kuka,

   Da kyar ya samu tayi shiru daya yunkura zai ta shi  sai tayi tunanin dawo mata zaiyi sai kawai ta firgita dole ya hakura har barci ya dauketa mai nauyi wajen karfe uku da rabi.

  Yayi shiruuuuuu zuciyarsa tayi fes!

  Tausayinta ya baibayeshi. Ya lumshe ido yana tunanin yanda yakeji a zuciyar, ya yayi murmushi gobe akwai daru gidan nan, rigimar umaimah gobe Allah kadai zai kwaceni, a haka shima barawon ya sace shi.

   Kukanta ya tayar dashi duk jikinta yayi dayi, ta kasa tashi, gaban sa ya fadi kada fa maganar abokan sa ko ya mata rauni.

 Ya zo zai kamata *Umaimah* ta dan fizge, bata so.

  Yayi murmushi ya hakuri tare da yaye bargon subhannallahi haka rana ta yi?

  Ya wuce kewaye, sannan ya fito zo muje in taimaka miki....... Bana so ta fada cikin kuka, yayi yar dariya kawai ya sungumeta ta fara zille zille idan baki tsaya ba wallahi zan kara ....... Ta fashe da kuka.

   Ya gaggasa mata jiki yana zolayar ta, jiki ne bana wahala ba ba a iya daukar bokitin ruwa amma an dauki madaki....... Ta ci gaba da kwallah shi kuma yana dariya.

  Ya fi mintuna ashirin yana gargasa ta sannan ya kara sa mata wasu ruwan ya kalleta *Kin dai iya wankan janaba ko?*..... Ta dauko katon sabulu ta kwala mishi..... Yayi hanyar fita lallai karfi ya samu bari inyi ta kaina. Ya fice yana dariya.

  Dadin ruwan zafin yasa taki fitowa sai da ta shafe kusan awa guda sannan.

  Tana fitowa bata ganshi ba ya gama gyara dakin ya canza bed sheet amma bai iya shinfidawa ba ya dai dan badada shi kawai. Ta tabe baki ta sanya wata blue gown mai karamin hannu ta Dan shafa mai da turare kawai sannan ta kabbara sallah.

   Raka'ar karshe ya shigo yana ta uban kamshi cikin farar t-shirt mai karamin hannu da blue jeans. Yana dauke da Dan tray.

   Ya zauna tare da zabga uban tagumi yana kallonta, ji yakeyi kamar ya hadiye ta, , duk fuskar ta kode saboda kuka amma sai ta kara mishi wani kyau da annuri.

  Ko kallonsa batayi ba ta ta shi tana ta fushi ta haye gado... Yayi murmushi yasan dole ayi haka.

  Ya karasa shima ya hau gadon yana fadin Allah yayi miki Albarka kamar kin San nima ban gaji ba ya janyo bargo zai rufe su ta sauka da sauri ta kydundune jiki tana kuka.

   Ya kyalkyace da dariya *Ke wasa nakeyi* ya zagayo inda take, ya hakuri nima na San nayi laifi umaimah bazan kara ba kiyi hakuri kinji?

  Ka tafi kaban wuri ...... Yayi murmushi a a ina nan fa. Sai dai kiyi man duk hukuncin da zakiyi man amma fa ba inda zanje.

   Ga kunya ga takaici ta rasa ya zatayi da shi.

 Ya fahimci tabarmar kunya takeson nadewa da hauka sai ya janyo ta zo muyi kalaci kinji 'yar amaryata ban karawa jiya ma kuskurene ....... Zo in baki da kaina yana faman lallashi.

   Ba wani cin da tayi sosai suka koma barci, basu tashi ba sai uku da rabi. Shine ma ya rigata tashi.

   Tare sukayi jam'i na la'asar sannan ya kamo hannunta suka fito tana ta fushi.

   Shi kuwa sai wani nishadi yakeyi yana satar kallonta.

  Abinci kala kala suka tarar an kawo na lunch nan ne yasha mur ya sanya taci sosai sannan ya sungumeta sukayi bayan gidan wurin ruwa.

   Daga ranar sabuwar rayuwa ta bude ma umaimah da madaki. Bai kara taba ta ba har kusan sati sai dai an fara shakuwa har ana guje guje da yar goyo. Duk wani wasan yan yara umaimah ta kawo mishi hada yar boyo.

   Umaimah an gama shan kwana tunda hawan jikin madakin ya zama ba komai ba. Sun gama mallaka junan su zuciyoyin su.

     Da daddare tana kwance bisa cikin sa, ya fara shafar ta yana canza salon firar ba kamar kullum ba nan da nan ta fara rikice mashi cikin matsanancin tsoro.

Ya tallabo fuskar ta *yau dadi zakiji* trust me mana. Ta fara kuka ya ce wallahi yau babu zafi kwantar da hankalinki.......... Hankalinta bai kwanta ba sai da ta tabbatar azabar bai kai farko ba.

   Amma dai an dan wahala.

Daga nan ya kyaleta kusan kwana hudu sannan haka ya ringa stepping back na kwanakin yana ragewa kafin a koma kullum.

   Ma'aikatan gidan Kansu sai da umaimah da madaki suka ringa birgesu.

  Soyayya akeyi ruwanta watan su biyu Dubai kafin su ka tafi *France* nan ma aka balle bushashar sati biyu suka wuce *Pari* satin su daya umaimah tace kasar batayi mata ba saboda mugun sanyi suka wuce gidan sa da ke London anan labari ya canza umaimah aka fara amaye amaye.

    Duk wani turare da madaki zai saka bata sonsa.

   Ta ce bata son warin gidan. Ya ce to ko mu tafi hotel, nida gidana ya gagareni?

 Wani abokin sa ne yake fada mishi juna biyu gareta, ya kuwa dauketa sai asibiti likita na tabbatar mishi da gaskiya ya kwala wa mamee kira. Yana shaida mata itama ta hau murna.

    Sai Sabon kulawa ga hajiya umaimah.

  Ya ce to ke kina ma iya zuwa hajji kuwa?

  Sai da suka wuce umara sannan suka koma gida.

  Umaimah ta zama kamar gwal.

Amma in da tayi Kyan kai hakan bai taba sawa ta fasa yi wa madaki duk abinda yake so ba wani lokacin ma shine ke tausaya mata.

  Yaya Abba ya dawo dumur dumur madaki ya bashi manager gidan daya daga cikin gidajen man shi.

Hajiya kuwa ko 'yayan cikin ta bata jin dadin su yanda takejin dadin umaimah, umaimah ta bayar da mamaki yanda duk ba'a tunani.



Allah ya sauki umaimah lafiya ya bada zuri'a dayyiba. Ayi hakuri labarin ya tsaya daga nan saboda wasu dalilai.Allah ya kara hada mu da masoyan mu.


Kadan mai albarka ........... Ina kara bada hakuri



*TAMMAT BI HAMDU LILLAH*


SAI KUN KARA JINA GA WANI SABON LABARIN IN SHAA ALLAH.


Na gode nagode da kaunar Ku gareni.


*SUNANA ZAINAB DAHIRU WOWO DUTSINMA




Maman Al'amyn Amynatu da Abdallah.




Ina bada shawara don Allah duk Wanda zaka so to ka soshi don Allah.


Daga WWW.MUJALLARHAUSA.COM.NG


*THE END*

No comments:
Write Comment